TAIMAKO GA MAZA MASU RAUNI

Wasu mazan nafama
da rashin karfin jima'i. To akwai abun zai taimaka musu sosai da izinin Allah. Ga duk mai fama da irin wanna matsalar sai ya nemi Namijin goro da citta ya rika hadasu yana taunawa yana tsotse ruwansu kullum da daddare. Insha'Allahu zaiji dadin amfani da wannan maganin.

Comments

Post a Comment

Popular posts from this blog

SAHIHIN MAGANIN RAGE KIBA